Hadith #254Hadith #254

Hadith #254

Hausa (Hausa)

Lallai ne, Allah Ya yi wahayi zuwa gare ni cewa ku rika ƙasƙantadda kawunan ku, kada wani ya zãlunci wani, kuma kada ya yi girman kai a kan wani.

Reference: صحيح مسلم، كتاب الجنة، باب الصفات التي يعرف بها...إلخ، الحدیث 2865

Available in Other Languages